Ticker

6/recent/ticker-posts

The Book of Purification - Littafin Bayanin Tsarki: Hadith 15


The Book of Purification - Littafin Bayanin Tsarki

(1) Chapter: Water - Babi Na Farko Shine Hukuncin Ruwa Mai Tsarki

Hadith 15

وَعَنْ أَبِي وَاقِدٍ اَللَّيْثِيِّ ‏- رضى الله عنه ‏- قَالَ: قَالَ اَلنَّبِيُّ ‏- صلى الله عليه وسلم ‏-{ مَا قُطِعَ مِنْ اَلْبَهِيمَةِ ‏-وَهِيَ حَيَّةٌ‏- فَهُوَ مَيِّتٌ } أَخْرَجَهُ أَبُو دَاوُدَ, وَاَلتِّرْمِذِيُّ وَحَسَّنَهُ, وَاللَّفْظُ لَهُ 1‏ .

‏1 ‏- حسن.‏ رواه أبو داود (2858)‏، الترمذي (1480)‏، من طريق عطاء بن يسار، عن أبي واقد الليثي قال: قدم رسول الله صلى الله عليه وسلم المدينة، والناس يجبون أسنمة الإبل، ويقطعون أليات الغنم، فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم: فذكر الحديث.


English

Narrated Abu Waqid Al-Laithi:

Narrated Abu Waqid Al-Laithi (rad): Allah’s Messenger (ﷺ) said: “Whatever (portion) is cut off from an animal when it is alive is dead (meat). [Reported by Abu Da’ud and At-Tirmidhi who graded it Hasan (fair) and this version is of Tirmidhi].

Hausa

An karɓo daga Abi Waqidil Laisi Allah Ya yarda dashi yace: Annabi (S.A.W) ya ce: Duk abin da aka ciro daga dabba yana raye to mushene. Abu Dauda da Tirmizi suka ruwaito kuma suka kyautatashi. Kuma lafazin sane.‛ (Hadisin Ingantacce ne).‛ 

Bulugh al-Maram: Hadith 15


Shiga nan Domin Samun Shauran Hadissai na Bulugh al-Maram...

Share this with family and friends to spread awareness

Post a Comment

0 Comments