Ticker

6/recent/ticker-posts

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam - Arba'una Hadith: Hadith 5

Sheikh Ja’afar Mahmud Adam

Saurari audio na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam ko ayi downloading




الحديث الخامس

عَنْ أُمِّ الْمُؤْمِنِينَ أُمِّ عَبْدِ اللَّهِ عَائِشَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهَا، قَالَتْ: قَالَ: رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم "مَنْ أَحْدَثَ فِي أَمْرِنَا هَذَا مَا لَيْسَ مِنْهُ فَهُوَ رَدٌّ" رَوَاهُ الْبُخَارِيُّ وَمُسْلِمٌ

وَفِي رِوَايَةٍ لِمُسْلِمٍ: مَنْ عَمِلَ عَمَلًا لَيْسَ عَلَيْهِ أَمْرُنَا فَهُوَ رَدٌّ

Translation

On the authority of the mother of the faithful, Aisha (ra), who said:

The Messenger of Allah () said, “He who innovates something in this matter of ours (i.e., Islam) that is not of it will have it rejected (by Allah).”

(Bukhari & Muslim)

In another version in Muslim it reads: “He, who does an act which we have not commanded, will have it rejected (by Allah).”

Transliteration

Daga Uwar Muminai Ummu Abdullahi, Aisha (Allah shi ƙara yadda da a gareta), ta ce:

Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce: “Wanda ya ƙirƙiro a cikin lamarin mu, wannan, abin da ba ya cikin musulunci, to anmayar masa”.

Bukhari da Muslim ne suka ruwaito shi.

A wata riwaya ta Muslimu cewa: “Wanda ya aikata wani aiki, babu umurnin mu akan wannan alamari anmayar masa”. 


Shiga nan Domin Samun Shauran Arba'una Hadith na Sheikh Ja’afar Mahmud Adam...

Share this with family and friends to spread awareness

Post a Comment

0 Comments